iqna

IQNA

harbe
Tehran (IQNA) Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara dake arewa maso yammacin Najeriya ta sanar da sakin dalibai 21 daga hannun ‘yan bindiga.
Lambar Labari: 3486773    Ranar Watsawa : 2022/01/03

Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga Palastine na cewa a yammacin yau sojojin yahudawan Isra'ila sun harbe wani matashi bafalastine a gangamin da ake gudanarwa a cikin Gaza, domin nemen hakkin Falastinawa da Isra'ila ta kora domin su dawo kasarsu.
Lambar Labari: 3483001    Ranar Watsawa : 2018/09/21

Bangaren kasa da kasa, wasu mutane da ba a san ko su wane ne ba sun harbe Sheikh Salama kasiri wani babban malmin addini a garin Siun na Hadra Maut a Yemen.
Lambar Labari: 3482554    Ranar Watsawa : 2018/04/09