iqna

IQNA

jiya
Washington (IQNA) Yayin ganawarsa da firaministan kasar Sweden da kuma mayar da martani kan wulakanta kur'ani a kasar Sweden, shugaban na Amurka ya ki yin Allah wadai da abin da ya faru.
Lambar Labari: 3489428    Ranar Watsawa : 2023/07/06

Tehran (IQNA) Masallacin Bahri dake lardin Qalubiyeh na kasar Masar a daren jiya 4 ga watan Disamba ya samu halartar manyan malamai da manyan malaman kur'ani na wannan kasa a wajen bude shi.
Lambar Labari: 3488235    Ranar Watsawa : 2022/11/26

Tehran (IQNA) A jiya ne aka gudanar da gasar haddar kur'ani ta kasa da kasa da ake gudanarwa a birnin Hamburg na kasar Jamus tare da halartar wakilan kasashe 33 na kasashe kamar Falasdinu da Tunisiya da kuma Ostireliya.
Lambar Labari: 3488169    Ranar Watsawa : 2022/11/13

Tehran (IQNA) Kakakin Firayim Ministan Burtaniya ya sanar da cewa sabuwar gwamnatin ba ta da wani shiri na mayar da ofishin jakadancin Burtaniya zuwa birnin Kudus.
Lambar Labari: 3488119    Ranar Watsawa : 2022/11/03

Sayyid Nasrullah:
Tehran (IQNA) Kungiyar Hizbullah ta Lebanon ta ce ba za ta amince da duk wata yarjejeniya ta kan iyakokin ruwa tsakanin Lebanon da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ba har sai an sanya hannu a kai a hukumance.
Lambar Labari: 3488003    Ranar Watsawa : 2022/10/13

Tehran (IQNA) a gobe ne za a fara azumin watan ramadan a wasu daga cikin kasashen duniya.
Lambar Labari: 3485801    Ranar Watsawa : 2021/04/12

Tehran (IQNA) wasu masu kin jinin musulunci sun kona wata makarantar musulmi kasar Sweden
Lambar Labari: 3485746    Ranar Watsawa : 2021/03/15

Tehran (IQNA) ana samun karuwar nuna kiyayya ga musulmi a cikin kasar Faransa fiye da kowane lokaci a kasar.
Lambar Labari: 3485283    Ranar Watsawa : 2020/10/17

Bangaren kasa da kasa, An shiga rana ta biyu a gasar kur'ani ta duniya da aka bude a jiya a birnin Tehran na kasar Iran a babban dakin taruka da ke babban masalalcin Tehran.
Lambar Labari: 3481422    Ranar Watsawa : 2017/04/20

Bangaren kasa da kasa, Ministan mai kula da harkokin addini a kasar Tunisia ya rasa kujerarsa sakamakon kakkausar sukar da ya yi a jiya a kan akidar wahabiyanci da kuma tushensa.
Lambar Labari: 3480907    Ranar Watsawa : 2016/11/04