Imam Sadik (AS) ya tambayi daya daga cikin sahabbansa cewa: Sau nawa ka yi aikin Hajji? Sai ya ce: Hajji goma sha tara. Sai Imam ya ce: Ka kara zuwa Hajji ka cika ashirin domin a rubuta maka ladan ziyarar Hussaini (AS) sau daya. [Kamil al-Ziyarat, shafi na 162].
16:27 , 2025 Aug 05